Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un tabbas indai ba’a jawa kirista kunne ba gameda da batanci da sukeyiwa fiyayyen halitta Annabi Muhammad s.a.w to akwai babban rikicin dazai iya faruwa a najeriya.
Ana zargin jima wani Fasto rauni tare da ฦona Gidaje da dama daga Matasa, sakamakon zargin yin ษatanci a yankin Katangan na ฦaramar Hukumar Warji ta Jahar Bauchi
Har yanzu babu cikakken bayani akan yadda lamarin yake, ya zuwa lokacin haษa wannan rahoton. ALLAH dai ya kyauta .wan Bab ban limamin masallacin .a Jihar Bauchi yayi Kira ga matasa da suji tsoran Allah sudaina haifar da tashin tashina matukar ba atab batar ta sahihancin zanceba.