Rahama SADAU tayi sabbin hotina a sautiya ta wallafa a shafinta na istgiram Amma gata a harami SHIRU kakeji mutanen arewa babu Wanda yake yada hotan Yana yabamata
Yakamata mutane sudinga yiwa mutane kyakkaywan zato da kyakkaywan fata da fatan shiriya idan ana haka saikaga mutum yadaina wasu laifikan musamman it's RAHMA SADAU da za tana post hoto irin wanna anamata fatan aikari da fatan shiriya zata daina ahankali
Dayawan masu zaginta akan irin hotinan datake yawanyin post Wanda Basu daceba Amma kaga tayi Wanda suka dace Amma ba ayabamata ba kaga rashin adalci yashiga ciki
Acikin matan kannyood wanna baiwar Allah tanadaga cikin wayanda Suke kamanta adalci ga danginta domin tana kula dasu yanda yadace yanda yakamata kuma Bata da Raina al'umma
Inamiki fatan alkairi Allah yabaki ikon kyara wasu halayyarki wayanda Basu daceba musamman yawanyin hotina wayanda Basu daceba