Gwamnan Jihar Bauchi Ya CAC CAKI, gwamnati. Shugaban Muhammadu Buhari. a jihar Katsnina 👇👇👇

Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi, kuma É—an takarar shugaban Æ™asa na zaÉ“en 2023 a Æ™arÆ™ashin PDP, ya ragargaji gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari, inda ya ce “maÆ™aryata da ‘yan-amshin-Shata ne kewaye da Buhari, shi ya sa bai samar da sauÆ™in da ya riÆ™a zuguguta cewa zai samar a Najeriya ba.”


Bala Mohammed ya bayyana haka ne a lokacin da ya dira Katsina wurin taron ganawa da wakilan zaÉ“en ‘yan takara, a ranar Lahadi.

Ya ce Buhari ya gaza matuÆ™a ta fannoni da dama, musamman wajen kasa samar da ingantaccen shugabanci ga ‘yan Najeriya.


Ya ce a yanzu Najeriya a ruÉ—e ta ke, kuma a gigice al’ummar Æ™asar su ke, saboda Buhari ba shi ma da kuzarin da zai iya tashi ya nuna shi shugaba ne mai iya yi, ko mai iya sawa a yi ko ya ce a bari, kuma a 

Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi, kuma É—an takarar shugaban Æ™asa na zaÉ“en 2023 a Æ™arÆ™ashin PDP, ya ragargaji gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari, inda ya ce “maÆ™aryata da ‘yan-amshin-Shata ne kewaye da Buhari, shi ya sa bai samar da sauÆ™in da ya riÆ™a zuguguta cewa zai samar a Najeriya ba.”

Bala Mohammed ya bayyana haka ne a lokacin da ya dira Katsina wurin taron ganawa da wakilan zaÉ“en ‘yan takara, a ranar Lahadi.

Ya ce Buhari ya gaza matuÆ™a ta fannoni da dama, musamman wajen kasa samar da ingantaccen shugabanci ga ‘yan Najeriya.

Ya ce a yanzu Najeriya a ruÉ—e ta ke, kuma a gigice al’ummar Æ™asar su ke, saboda Buhari ba shi ma da kuzarin da zai iya tashi ya nuna shi shugaba ne mai iya yi, ko mai iya sawa a yi ko ya ce a bari, kuma a bari.

“Jihar Katsina na da tarihin samar da shugabanni nagari. Mun ga abin da marigayi Umaru Musa ‘Yar’Adua ya yi a zamanin sa. Amma shi Buhari bai kewaye kan sa mutanen da su ka cancanta ba, sai ya tattago gungun maÆ™aryata da ‘yan-amshin-Shata su ka kewaye shi.

A kullum su na shirya masa ƙarairayi. Kuma kun san yadda soja ya ke. Bai san irin tuggu da kitimirmirar mutane ba, kuma bai san yadda gwamnati ke aiki ba. Bai san yadda ake tafiyar da gwamnati ba


Buhari ba ya shiga karkara cikin talakawa. Sai dai ya yi zaune a Fadar Shugaban Ƙasa, maÆ™aryata na kai masa Æ™arairayi, shi kuma ya na yarda da duk abin da su sanar da shi.”.

Post a Comment

Previous Post Next Post