Ashirye nake Dana sayar da duk abin da Allah ya mallakamin . na nabawa. Zulum .in GWAMNATIN APC zata bashi . tikatin TAKARA 👇👇👇

Wata matashiya da ke kaduna ta yi alÆ™awari har ga Allah, zata saida duk abinda ta mallaka, daga ciki harda iphone É—inta domin saya wa Zulum fom É—in takarar Shugaban Ƙasa idan har aka tsaida shi a matsayin É—an takara, Zuma Times Hausa ta rawaito cewa, matashiyar mai suna Zainab Abubakar Bako ta bayyana cewa, “ina miÆ™a roÆ™ona ga mai girma gwamnan jihar Borno Babagana Umaru Zulum, da ya taimaka ya fito takarar shugabancin Æ™asar nan, saboda inada yaÆ™inin shi zai Æ™wato Æ™asar nan daga irin Æ™angi na matsalar tsaron da muke ciki a yanzu insha-Allah”,


Najeriya tana buÆ™atar shugaba nagartacce jajirtacce mara tsoro kamar Gwamna Zulum, wanda ya fifita damuwar talakawa da ya ke shugabanta fiye da tasa damuwar”,

“sannan ina kara kira ga shugaban jam’iyar APC Na Æ™asa dama dukkan wasu masu ruwa da tsaki a jam’iyar, da su duba wannan kiranye da lissafi, hasashe na siyasa, domin muga Gwamnan jihar Borno an bashi takarar shugabancin Ƙasar nan a zaÉ“en 2023, duba da har ya zuwa yanzu Gwamnan bai sai fom na tsayawa takara a jiharsa”,.

Post a Comment

Previous Post Next Post