NAZIRU SARKIN WAKA YAMAIDA MARTANI . A KAN MAGANAR DA NAFISA ABDULLAH TAYI

Sarkin Waka yace 'yayan da iyayansu suka Haifa suka kasa daukar dawainiyar su 
da basu tarbiya.jeka KANNYWOOD.

Duk macen datake datar biya bazatafitoh  bainar jama'a tairawaba .maganar ta Nafisa ABDULLAH dai ya janyo cece koce a  social media.

Inda mutane dadama suka baiyana rashin jindadinsu da Abin da jarumar KANNYWOOD Nafisa ABDULLAH ta fada.
Nanunacewa 'yan  AREWA ne ka dai.zaka ga sun haifi da sun kasa daukar  nauyinsa

Post a Comment

Previous Post Next Post