NAFISA ABDULLAH Cikin Fushi da bacin rai tace duk Wanda ya kawo mata hotunan ta na batsa da ake yadawa. zata bashi naira 100000. Adam A ZANGO shima ba a barshi a baya ba ya goyi bayan jarumar

Nafisa Abdullahi Tasa Makudan Kudi Har Naira Dubu Dari Kan Duk Wanda Ya Samo Mata Wasu Hotunanta Na Tsiraici Da Ake Wallafawa A Shafukan Sada Zumunta. Hakan Ya Biyo Bayan Rigimar Data Barke Tsakanin Nazir SarKin Waka Da Nafisa Abdullahi.


Zuwa Yanzun Dai Mutane Da Dama Daga Cikin Masana’antar KannyWood Sunsa Baki A Cikin Rigimar Inda Kowa Ke Nuna Goyon Bayansa Ga Maganar Nafisa Abdullahi.. Adam A Zango Shima Ya Magantu Kan Wannan Rigimar Da Ake Fama Dashi.

Jarumai Irinsu Maryam Booth, Alhaji Sheshe, Adam A Zango Da Sauran Manya Da Kananan Jarumai Suna Tare Da Nafisa Abdullahi. Inda A Dayan Bangaren Na Naziru Kuma Akwai Wasu Yan Tsirarun Jaruman KannyWood Din Da Wadanda Ba’a Cikin KannyWood Din Suke Ba. Suma Suna Tare Dashi.

Ga Cikakken Rahoto Da Bayani A Wannan Bidiyon.  .

Post a Comment

Previous Post Next Post