MUN DAURA DAMARAR YAKI DA AKIDUN ADDININ ISLAMA FARANSA๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡

Mun daura damarar yaki da akidun addinin islama inji faransa



 ANAN KUMA ZA KUJI CEWA ANA TA ZANGA ZANGA AKAN WANI BABBAN DAN SIYASA DA YA KYAMACI MUSULINCI YA KONA ALQUR'ANI A SWEDEN.

Mummunan rikici ya barke a kasar Sweden a makon nan a birnin Linkรถping da ke gaษ“ar tekun gabashin ฦ™asar, inda aka yi arangama tsakanin ฦดan sanda da masu zanga-zanga da suka fito domin nuna fushinsu kan ฦ™ona Al Kur'ani mai tsarki da wani dan siyasa mai tsaurin ra'ayi ya yi a wani gangaminsa.

Rahotanni sun ce ฦดan sanda uku suka jikkata.

Mutane sun sake fitowa zanga-zangar, a cewar hukumomin birnin Orebro da ke tsakiyar kasar, bayan wani gangami na nuna ฦ™yamar baฦ™i da kuma addinin Islama ฦ™arฦ™ashin jagorancin mai tsattsauran ra'ayi Rasmus Paludan ษ—an siyasa mai asali biyu Denmark da Sweden. A yayin zanga-zangar ‘yan sanda tara suka jikkata.

An kama mutum biyu a lokacin zanga-zangar. ฦณan sanda sun nuna cewa aikinsu shi ne su tabbatar da ฦดancin mutane na bayyana ra'ayinsu, don haka ba haฦ™ฦ™insu ba ne su zaษ“i wanda yake da gaskiya.

Baludan ya daษ—e yana haifar da ruษ—ani da ce-ce-ku-ce. A watan Nuwamban 2020, hukumomin Faransa sun kama shi tare da korarsa daga ฦ™asar. Wanda www.nairaside.com.ng ta kawo muku.

  

Post a Comment

Previous Post Next Post