Kai Tai mako Dan ALLAH Dan kasamu Kara bauta.cewar 👇👇👇

 Sharar ran mawakin  siyasa Nan  Kar kashin kungiyarsu    kungiyar 13×13 wanda ace warsu wannan kungiya sun kirkireta ne domin taimakawa gajiyayyu da marayu a fadin najeriya.

A inda anan dai shugaban kungiyar dakansa Dauda kahuta Rarara yake rabon kayan abinci taliya, shinkafa dakuma zunzurutun kudi har naira dubu ashirin domin mutane su samu wanda zasuyi cefane dashi.

Wannan dai bashi bane karo na farko da kungiyar takeyin ayyukan alkairi daban daban, a inda kafin shigowar watan Ramadan kungiyar taje jahar sokoto, Gombe dakuma kano inda sukaje “Gidan Yari” domin ciro wanda sukeda karamin laifin daya shafi na bashi kokuma cinsu wata tara wanda basuda karfin biya.




Dauda Adamu Abdullah tahutu RARARA  Kar kashin jagoranchin  kungiyar su ta .13 13. Sunyi rabon kayan abinci da  rigunan sawa. Da kudi Maras adadi ga marasa galihu


Jama'a da dama .sunfitoh sun baiyana jinda dinsu .da irin wan Nan goma ta arziki da  kungiyar 13 13. Taimasu inda suke jewa yaka Mata  masu hannu da shuni sukoye da  su.


Shuagan kungiyar 13 13.Dauda Adamu Abdullah RARARA yace badan kowa  suke irin wan Nan kyau tut tukan ba sai. Dan Allah.

Post a Comment

Previous Post Next Post