Hadi sirika na daya Dagacikin mutanan dake TSORON mulkar Al'uma .sa bo da tambayar da Allah zaimar akan kiyon da Allah ya doramar👇👇


Ministn sufuri jiragen sama na Najeriya Sanata Hadi Sirika ya bayyana cewa shi ba ya buƙatar ya zama gwamnan jahar Katsina.

Kamar yadda kafar sadarwar zamani ta Katsina City News ta ruwaito, ta ce Sanatan ya ce shi abinda ya fi so a yanzu shi ne Allah ya ya biya ma shi buƙatunsa na alheri.

Katsina City News É—in kuma ta ruwaito cewa Ministan ya ce yana addu’ar Allah ya sanya shi Aljannanr Firdausi.

A baya dai an ta raÉ—e-raÉ—in cewa Ministan na so ya zo ya yi takarar gwamnan jahar ta Katsin

 Ni Hadi sirika. . bani dawani buri a rayuwa t da yawuce. Allah yasa nacika da Imani ba burina  nazama Gwamnan jihar katsnina. Hadisin Annabi Muhammad S AW. Ya gayamanacewa  duk Wanda akabawa wakilcin Al'uma .sai yayi bayani  agurin Allah . Nauyin da yadora Masa.shin. Yaci Amanar su ko.  AA. Sa bo dahaka bani da ra'ayin shugabantar ko wa. In ba nagida naba.

Post a Comment

Previous Post Next Post