GORZON GOMNAN NAN , MAINEMAN TSAYAWA TAKARAR SHOGABAN KASA .AJAM IYAR APC YAHAYA BELLO ,👇👇👇

 A cewar YAHAYA BELLO  akwai hanyoyen 
Dayakamata  duk Wanda yazama shigaba n kasa  yai aiki dasu .  Da ake tambayarsa
Dangane dahanyar  da za abi wajan  magance matsalar tsaro .    

 SAIYACE  HANYA TA FARKO YAZAMA WAJIBI GA DUK WANDA AKSAMU 
Da aikata badedeba ahukuntashi ko Dan wanene .  Sai  akace Masa  irin wan Nan  yikirarin Shuaga ba  buhari yayi loqacin nai man zabe Amma   ba  ahukunta masu hano dashuni . Ko Mai yasa baa ahukunta masu laifin ?? 


 Sai yace in har yazama  SHOGABAN KASAR Nigeria   INSHAALLAH. zai Mai dahan kali   wajan ma gance matsalar staro  da chinhanci  da rashawa  .wannan hanyoyin suyakamata  duk Wanda yazama shugaban kasa yamai da hankali akai   



YAHAYA BELLO yabada  misali  Ajihar sa KOGI State. Kafin zuwansa yace A da  barayi sukan Hana wasu Chinka suwar kauyuka   Amma ayanzu baisan wani kauyen da ba yacin kasuwaba  sunbu duk hanyoyin dayaka Mata  sun daste Han Yar da Yan bindigar ke kaiwa mutane Hari ba gaira ba dalili  saboda haka ahiyana ganin  abin dayakamata duk Wanda yazama shuga ban kasa  yayi kenan. A Nigeria. Ba ata6ata loqacin zuwa Kotu ba,duk Wanda. A kataba batar yayi laifi a hukunta shi  shiyafi dacewa.

Post a Comment

Previous Post Next Post