ALLAH shine gatan Talaka A Nigeria.cewar Malam NURU KHALID ficecen Malamin Addi nin muslumci.,)♡👇👇👇

 Mai BAIWA SHUGABAN KASA SHAWA . FeMi adesina. Yayi Kira ga shugaban kasa ya yafe wa. 6arayin gwamnantin  

 Shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari yayi afuwa  .ga 6arayi da dama.
 
Kiran  FeMi adesina ya. Biyo bayan afuwar da majalisar koli ta Nigeria Wanda ta kunshi yiwa Stoffin shuwa gaban ni  da 'dama  a fuwa. Cikin MUTUM 159 da akai wa  Afuwa har da Stohon Gwamnan  Fitalo. Da na Taraba Joshua cibi Dariye  da ta kwaran sa Na Taraba  jolly nyame. 


Wa danda. Akezar gi da yin almunda Hana da dukiyar Al'umar Nigeria. Amma  Wai su anyafe masu. Nigeria kenan . Talaka .Yana ganin ta kansa  A Nigeria. Duk  wasu Azzaluman mutane.  Dake kwashe dukiyar Al'umar Nigeria .ayi masu afuwa   a bune Mai  sauki .

Amma 'ya Yan talakawa. Mai satar  50000 . Sai yai shekaru dadama. A gidan yari. Batare da kaji anmasa afuwaba.  Ko  Kuma 6arawon kaza. Ko na akuya..

Gawani. bawan. Allah .in bakuman taba. .Wanda  kusan shekara 1 Kofiye da shekara . Anazarginsa . Da daukowa wata yarinyar kiristan da ga Bayelsa zuwa Kano.  Inda haryan zu. Yaron Nan Yana  hanun mahukunta.  Kar kamanta .ba satar ta yayiba. Soyaiya ce. Ta Jan yomar wan Nan. Wala- da koncin rawa  Inda sukai. Yarjej jeniya a Kan  zata muslumta ya Aure ta.  .tundaga Nan  da . akaji labari yaronan yashiga cikin mastala  har yau.


Sunan Yaron Abubakar yellow. Abubakar dai Bai dauko yarinyar Nan da nufin za yi gar kuwa da ita  Ya dau  ko ta ne. Da zummar zai Aure ta ..

Ko  kansilan kauye. .Bai ta6acewa gwamnati Tai Yi wa Abubakar yellow afuwa. Ba.   Amma Kar ku man ta . Wallahi inda kiristan ne. Ya dauki wata 'yar musulmai zai kafir tata.haka yafaro. Wallahi da yanzu anwuce  wannnan Labarin.

Amma .ko wa yayi shiru. Abinsa .duk Wanda zakaji anyiwa afuwa. Toh Bab ban mutum ne kokuma katon barawo cewar . malam NURU KHALID  bawani Dan Talaka da zakaji ance anmasa afuwaba akan lefin da akezar ginsa dashi.


Abubakar yellow.allah ne .gatan ka. Ba su Buhari ba. Wallahi   Buhari sai Kai bayani wajan. ALLAH ban  bancin da kake nunawa 'yan  AREWA ma hai farka. Mudai .bamu da mukami a GWAMNATIN ka .Kuma banema mukeyiba  . infact ba muma da interest   awannan  GWAMNATIN taka.  AZZALUMA . WALLAHI SAI KAYI BAYANI A GABAN ALLAH

Post a Comment

Previous Post Next Post