ABIN BAN TAUSAYI ABIN BAN AL' AJABI CIKIN LABARIN .👇👇👇

 Wani YARO ne dankimanin  shekara 6 ADUNIYA mahaifiyarsa tarasu  , yadaina ganinta sai yatambayi bananas yace baba Ina mamata?  sai baban nasa yacemasa .mamarka tafi tafiya . Sai yaron yacewa  baban  Ina tatafi? .chikin tausayawa sai baban yacewa yaron ta tafi lahira .sai yaron yacewa baban yau  she zatadawo .? 
Yaishiru baicewa yaron komaiba.


Watarana yaron Yana Wasa da ababokanashi bayan sungama Wasa sai kowa yace Bari yaje gida wajan mamarshi yaron yace Shima so yake  yagirma ya tara kudin sa yaje wurin mamarshi  domin kuwa  babanshi ya gayamasa  mamarsa tana lahira.

Watarana yaron  Yana makarantar  islamiya 
Malaminsu Yana wa'azi yanacewa duk Wanda yamutu inyaje lahira bazai dawoba  toh inmutum Bai dawoba Mai yakeyi a chan.? Inji yaron 

Sai malamin yace  lahira gurine inda akewa matattu hisabi  Kuma duk Wanda yamutu bazai dawoba.

Sai yaron yacewa malamin in mutum yamutu Ina akekaishi.??  Sai malamin yace maqabarta.
Sai yaron yace meyene mutuwa?? Sai malamin yace mutuwa ananufin fitar rohi dagajikin Dan Adam  

Sai yaron yace toh Ina ruhin  yake?? Ajikin Dan Adam?  Sai malamin yace Kai YARO kacika tam baya dayawa jekazauna 


Washegari bayan sallar asuba
  Sai yaron yazo.
Gurin babanshi yace Ina kwana baba katashi lafiya? Baba yace lafiya qalau dana sai yaron yace baba Ina da tambaya. Sai baban yace meye tambayarka Dana? Sai yace baba Wai inaruhin mamata?? Sai baban yai  shiru na stawan minti 2 Bai cemasa komaiba.

 Sai yaja dogon numfashi yace yaro saurari naba ka labari mamarka tarasu rasuwa Kuma idan akayita ba'ada wowa. Duk Wanda akazare ruhinsa  daga jikinsa ba zairayuba. Luqacin mamarka ne yayi shiya taraso nima idan loqacina yayi Zan mutu na barka Dana.


Sai yaro yace Baba Dun Allah inza kamutu kagayamin domin kuwa nima inaso namutu naje natar da mamata . Ina makukar Jin kewarta.


Sai baban yai shiru Dan yaga al'amar yaron yanason mamarsa yaga al'amar lal lai yaron yanason ganin mahaifiyarsa Sai baban yace wayaron kashirya zankai ka inda mamarka take  yanzu.

Sai yaro yaje yai wanna ya sa sabbin kayansa donyana 
 so yaje yaga mahai fiyarsa Dasauri yazo gurin babansa yace baba gani nashirya muje kakai ni inda mamata take sai baban yakama Hannun yaron suna tatafiya   har sukaje maqabar ta . 
Sai yaron yaga baban ya staya sai yace baba kace zaka kaini gurin mamatane ya kakawo ni Nan?? 
Sai baban yace Masa yaro ni nacema kashirya zankai ka inda mamarka take Koh? Sai yaro yace Eh baba  Amma Naga kakawoni Nan ne sai baban yace wa yaron .Dana  wannan shine kabarin mamarka .sai yaga yanunamasa tulun kasa .yace baba yanzu mamata tanachikin Nan kenan?? Sai Baban yace Masa EH. Tanackin Nan . Sai baban yace  Bata bukatar komai daga gareka face Addu'a  . Sai yarun yace Zan tayi Mata  Addu'a . Har  illah Masha ALLAHU har loqachin da nima Zan zo nasameta . 
Darasi Mai tarin yawa agurin yaronan  Allah kajikan iyayanmu. Kuma ALLAH ka gafar tamasu AlFARMAR WATAN Nan da mukechi kinsa Ameeen  Don Allah Kar kawuce ba tare da kayi Shere  Rin ba zuwa 👉 groups 👈 5 ko sa'ma  da haka

Post a Comment

Previous Post Next Post