(JARIDAR TAURARI BAYANAI KAN MAKASHIN HANEEFA WACCE A KAKASHE ACIKIN SATIN DA MUKE CHIKI

Mutane kowa da yatashi saikaji mumunan lafazi yake fita abakinsa akan MAKASHIN haneefa yakamata a kiyaye abdulaziz ma bawane Mai shiran gaddarar da Allah yayankamasa amatsayinka jarrabawa a matsayinka na musilmi kamaryanda kaima Mai zaki dafadin munanan kalamai daga bakinka kaima kanajira naka jarrabawa tazo kuma aduk yanda taso dole a haka zaka karbeta matsayinka nabawa kuma musilmi 
Nanda shekara daya baya shima abdumalik baisan hakan zaifaru dashiba kamar yanda kakeshi komai zagi da aibatashi kunajidai ance mutumne Mai kiyaye dukar Allah daidai iyawarsa Amma yau anwayi gari rayiwa ta sauya masa 😭😭😭Allahu akbar Karkayi tutiyar cewa Kai MUTUMIN kirkine Kai kayi fatan Allah yasa kagama da duniyar lfy kayi kyakkyawan karshe Allah SARKI saikaga mutum yanata aikata aiki irinna Yan aljanna Amma baiwuci saura sa'a daya yarage Allah yakarbi ra yiwarsaba gwatsam sai Allah ya'aikomar da wata jarrabawa WACCE itace silar shigarsa wuta allahu akbar duniyar😭😭

Kullum mukawance masu furta kyakywanan fata Koda akan makiyinmu ne ya Allah kasaka dukwani furgici da abdulmalik yashiga yazama kaffara gareshi mukuma Allah katsiratar damu domin kowa bawai dabarar sabane ba iyawar sabane kawai Allah shiyakeso rikeda zukatanmu Allah ka'umarcemu da aikatar dadai kamar yanda kakeso kuma ka'umarci muda yinhakan 

Post a Comment

Previous Post Next Post