IDAN AJALIN BAWA YAGABATO. !!!!

Manzan Allah  A W S yatambayi mala ikan mutuwa cewa. Ya  maluckkul mauti yakake gane AJALIN bawa inya kusa Alhalin kana sa'ma ta Hudu.?? Kuma Muna anan kasan duniya?? 

Sai  maluckkul mauti yace masa ai bawanu  dake doron kasa face yanada. Kofofi gida biu .anan sa'ma kofa ta farko itace abinda Allah ya azirtashi dashi  samunsa tanan yake futowa.
Kofa ta biu  anan aikin da yayi yake tafiya wajan Ubangiji. Sa. 

Sai yanunamasa wata bishiya yace Masa Wannan bishiyar   Dana kegani awaken hagun dinka  kowan na ganye a kawai sunan  kowan na Dan Adam ajikin sa mace ko namiji 
Idan AJALIN mutum yakusa  sai gan yen dakeda sonan Mutumin sai yafado yatoshe  kufar da azzukin sa take fitowa sai induba sai Naga sunan sa yayi Baki ajikin LAUHUL MAHAFUZ. Shekenan  sai nasan loqacin sa yayi. Daganan sai nahareshi  sai kaga mutum yafadi  balafiya  makyarkyata sai mutum yafadi balafiya akwantar dashi a tayar dashi sai naturamas ma la eku guda  arba in suitajuj juya ransa tundaga face harzuwa wuyansa



Awannan ranar Inka aikata aiki nagari zakaji saukin fitar Rai..in ka aikata kishiyar haka .sai kayi danasani zuwa duniya . 


ALLAH  yanafa da a CIKIN littafin sa Mai starki  duk abinda bawa ya aikata  Mai kyau ko marar kyau  zai gani . Dai dai da kwayar zarra   in ka aikata  aiki Mai kyau zaka gani   Allah yasa mugama da  duniya Lafiya 

Post a Comment

Previous Post Next Post